Da farko, duk wanda yake da kishin Najeriya ba zai yi shiru kan matsalar rashin tsaro da ke addabar ƙasa ba, kuma ba zai hana wasu bayyana damuwarsu a kai ba. Rashin tausayi da fifita son rai ko zama karen en siyasa , da fifita son rai fiye da muradun al’umma ba abin alfahari ba ne. Ka kasance mai kishin ƙasarka, ka daina fifita siyasa a kan gaskiya, sannan ka ji tsoron Allah a cikin duk abin da kake yi @kahuturarara
Thank you to @davido for always speaking up about insecurity in Nigeria. When many remain silent, your voice reminds us that our pain matters. May Allah reward you abundantly and May he guides you to Islam❤️��🏻
From the bottom of my heart, thank you to every single one of you. Your trust, support, and love got us here. This milestone is yours as much as mine.
Grateful beyond words. Let’s keep growing together!❤️🎉