Ahead of @OfficialAPCNg primaries, I was presented by HE. @DapoAbiodunCON to APC Stakeholders in Ogun West Senatorial District as the Consensus Candidate for the 2027 Governorship election at a Stakeholder and Strategic Meeting in Ilaro, Ogun West Senatorial headquarters.
A yau na ziyarci garin Zaura domin yin ta’aziyya ga, Hon. Abdulsalam Abdulkareem (AA Zaura), bisa rasuwar mahaifinsa, Alhaji Abdulkareem Saleh Zaura, wanda ya rasu kwanaki biyu da suka gabata.
Marigayi Alhaji Abdulkareem mutum ne nagari kwarai wanda ya sadaukar da rayuwarsa wajen bauta wa Allah da kuma yi wa al’umma hidima. A wannan lokaci na jimami, muna miƙa ta’aziyyarmu tare da addu’o’inmu ga Hon. AA Zaura, iyalansa baki ɗaya da dukkan waɗanda ya bari a baya.
Allah Maɗaukakin Sarki Ya gafarta masa kura-kuransa, Ya karɓi ayyukansa na alheri, Ya faɗaɗa kabarinsa, kuma Ya ba shi Aljannatul Firdaus. Ameen.
Scenes from the swearing - in of Hon. Murtala Sule Garo, as the Deputy Governor of our great state, Kano, at the Kano State Government House, earlier today.
@biolakazeem And in your damned stupidity you want to tell us that the law was made after the match? Why did play continue? Why did the referee agree to continuation? Were CAF officials not there? Didn't award the cup? Buy brain please