Mafi girman cin amanar Shehu Tijâni da zaka yi shine ka zabi wadanda suke cigaba da rike da Almajiransa kuma daya daga cikin Khalifofinsa har yanzu.
#JusticeForKhalifa
Allah har yanzu Bawanka Masoyin Annabin ka ﷺ Yana cikin wannan Jarrabawa, Allah mun sani wanda Kake so Kake Jarrabta, Allah mun sani so ne da Kunsaci yasa kake mai wannan Jarrabawa, Allah Mun gode.
Allah ka Laɗɗafa Mai ka Yaye mai Jarrabawar nan, Ka bashi Ladan ta.
Terror in the Mosques: A Chronicle of Attacks on Muslim Worshippers in Nigeria
— By PRNigeria
Despite global outrage over attacks on Christians, PRNigeria reports a disturbing pattern of mosque-targeted violence against Muslims in Nigeria has received far less attention—even as hundreds have been killed in places of worship. This report highlights the scale of atrocities from 2009 to 2025, demanding equal global condemnation.
While former U.S. President Donald Trump recently threatened military action against Nigeria over alleged “Christian genocide”, the reality on the ground reveals a broader and more complex crisis. Muslim communities, particularly in northern Nigeria, have suffered relentless attacks inside mosques and during religious gatherings—often at the hands of the same terrorist groups blamed for Christian-targeted violence.
From 2013 to 2025, Boko Haram, ISWAP, and armed bandits have repeatedly targeted Muslim worshippers during sacred moments of prayer. Below is a timeline of some of the most heinous incidents:
Major Attacks on Mosques and Muslim Gatherings
- August 11, 2013 – Konduga, Borno: Boko Haram gunmen massacred 44–46 worshippers during Fajr prayers at the Central Mosque. Over 30 were injured in what was the group’s first large-scale mosque attack.
- November 3–4, 2014 – Potiskum, Yobe: A suicide bomber targeted a Shia Ashura procession, killing 15 and injuring 50.
- November 28, 2014 – Kano City: Triple bomb blasts and gunfire at the Central Mosque during Friday prayers killed at least 81 (witnesses say over 200) and injured 100+.
- July 17, 2015 – Damaturu, Yobe: Suicide bombers, including a 10-year-old girl, attacked Eid al-Fitr prayers, killing up to 50.
- October 15, 2015 – Maiduguri, Borno: Twin suicide bombings during evening prayers killed 42.
- November 27, 2015 – Dakasoye, Kano: A suicide bomber struck a Shia Arba’een procession, killing 21.
- March 16, 2016 – Molai-Umarari, Borno: Two female bombers killed 24 worshippers during dawn prayers.
- January 16, 2017 – Maiduguri: A 12-year-old girl bombed a university mosque, killing 4 and injuring 15.
- November 21, 2017 – Mubi, Adamawa: A teenage bomber killed 50 in the Madina Mosque.
- May 1, 2018 – Mubi: Twin mosque bombings killed 27 and injured 56.
- July 23, 2018 – Konduga: A suicide bomber killed 11 during early morning prayers.
- July 27, 2019 – Nganzai, Borno: Boko Haram ambushed mourners, killing 65.
- October 25, 2021 – Mazakuka, Niger: Bandits killed 18 worshippers and the imam during Fajr prayers.
- October 5, 2021 – Yasore, Katsina: Bandits shot 10 worshippers during Maghrib prayers.
- November 5, 2023 – Funtua, Katsina: Armed men attacked a Maulud celebration, killing 20 and abducting others.
- August 19, 2025 – Unguwan Mantau, Katsina: Bandits killed 27 during dawn prayers.
- February & June 2025 – Zamfara & Borno: Bandits kidnapped an imam and 30 others; ISWAP launched fresh attacks.
Trump’s threat to invade Nigeria over Christian killingshas sparked debate about selective international concern. While Christian communities have undeniably suffered, Muslim worshippers have also been systematically targeted in their sacred spaces. The Nigerian government insists that violence affects all faiths and regions.
PRNigeria condemn all forms of religious violence—against Christians, Muslims, and others. Every life lost in a house of worship is a tragedy that demands justice, not selective empathy.
Let the world speak with one voice: No faith deserves to be hunted in prayer.
Qafiyyar Shehu Mal Tijjani
"12"
ان كان صيت عم قطرا في المؤات
من السين لغير ذا الفواق
Idan ya kasance, daukakar wadannan waliyyan da suka gabata, ta game sasannin duniya acikin shekaru daru- ruwa, Amma shi wannan a Dan karamin lokaci ya karade duniya (Shehu)
Comr Taufiq
Qafiyyar Shehu Mal Tijjani cikin yabon sahibul faidhi
"11"
ان كان قد سبقوه وقتا قد غدا
في فيضه اعلي الاعالي راقي
Idan ya kasance, Sauran waliyyai sun Riga shehu ibrahim zuwa, hakika shehu ya kasance, acikin failar sa shi mai hawa ne mafi daukakar matsayi.
Comr Taufiq
Qafiyyar Sheikh M, Tijjani
Cikin yabon sahibul Faidha
فالزم حمامه اخي واقتبس الهدي
واستشف من بلواك بالترياق
Ka laznin farfajiyar shehu ibrahim ya kai Dan karamin Dan uwana, ka nemi shiriya daga dariqar shehu Ibrahim, ka nemi waraka daga abin da yake damunka da magani.
Qafiyyar Sheikh M Tijjani
"9"
كاس الشراب رحيقه المختوم
ثم نديمه كل الندامي ساقي
Shehu ibrahim shine Kofin da ake shan abin sha na sanin Allah, shine abin rufe shi, sannan kuma shine abin Mayen, duk Wanda yasha abin Maye na sanin Allah shehu ne ya shayar dashi.
Comr Taufiq
Qafiyyar S. Mal Tijjani
Cikin yabon sahibul Faidha
"8"
شمس الطريق دليلها خريتها
ومحط سالكها بدون شقاق
Hasken Darika, Mai nunin hanyar zuwa gareta, Gwani ne Masanin Hanyar, (Madugu), Shine Tashar mai Shiga Dariqa, wannan maganar haka take ba tare da baudewa ba.
Comr Taufiq
Qafiyyar Sheikh Mal Tijjani
Cikin yabon sahibul Faidha
"7"
نسخت به ءاياتهم ءاياته
لا نسخ يدخلها بقاء الباقي
Ayoyin dukkanin waliyyai (Ayyukansu) an shafesu da zuwan Shehu Ibrahim, Ayoyinsa kuwa babu wani shafewa da zai same su har abada.
Comr Taufiq Tayyib