♥️رضا الله في رضاالوالدين👨👩👧
the belief of allah is in the belief of parent👨👩👧
/electrical eng student📝/occp/machines⚙ enventer/ renewable energy ♻️
1) Bazai iya zuwa Villa ya gana da shugaban kasa ba—— Sai gashi yaje.
2) Bazai Iya barin NNPP ba—— Sai Gashi ya barta.
3) APC bazasu karbeshi ba sunce sai yazo da kwankwaso ———— Sai gashi sun karbeshi Hannu bibiyu
4) Bazasu Bashi Jamiyya ba———- Sai gashi Ya karbi 60%
5) Ganduje bazai yarda su Bashi Jagoranci ba———- sai Gashi Sunce shine Jagoransu yadda ya dama haka za’a sha.
6) Bazasu bashi takara ba ————- Sai gashi duk Yan takarar sun Janye sunyi masa Mubaya’a.
7) Saidai ya shiga primary election ————- sai Gashi duk yan takarar sun Janye sunce basu yarda wani yayi takara dashi ba.
8.) Tunda ya shiga APC yanzu zai Daina Ayyukan da yakeyi a gari ya koma Rabon Kudi————- Sai gashi Kullum sabbin Ayyuka ake sake fitowa dasu.
9) Bazai Iya Fitowa ya shiga Mutane ba saboda baa sonsa——— sai gashi duk inda yaje sai son Barka.
10)Bazai Iya zaben Deputy Gwamna ba saboda rikici, duk wanda ya dauka matsala ne, Jamiyyar zata lalace————- Sai gashi anyi lami lafiya, Harda Sanata Barau a Gurin Rantsuwar Murtala sule Garo
11)Ai bazai iya yin sulhun Yan takara ba———— Sai gashi anyi Lafiya
12) Ai duk wanda bai samu takara ba zai fice, Jamiyyar ta tarwatse ———- Sai gashi anyi sulhun Takara lafiya an gama Lafiya.
13) Bazai Iya sulhunta Rikicin ATM Gwarzo da Barau ba———— Sai Gashi Jiya anyi sulhu kowa na Murna.
Yanzu H.E Engr. Abba Kabir Yusuf Shine Maradonan Siyasar Jihar kano, Kowa da lokacinsa, Yanzu Allah shi ya Arawa dama kuyi Hakuri ku sallama.
Iya wannan Yakamata yan NDC su gane duk tunaninsu akan Mai girma Gwamna Alhaji Abba kabir Yusuf ba daidai bane.
Allah ne yace ya karrama Dan Adam, Saboda haka ku daina tunanin Kukadai ne ko kuma Jagora ne kawai ya iya, Allah yana bawa kowa Basira da Hikima da Nasara.
14) Zakuce Bazai Iya cin zabe ba———
Allah zai bashi Nasara duba da Irin Ayyukan Alkairi da yakewa Kanawa, Inada Tabbacin Zasu sake zabarsa.
Abubakar Muhammad Inuwa
13/5/26
UTME Muslim candidates are being denied entering exam hall because they have Hijab on. In 2026?
Esther Oshikoya CBT Centre is a UTME accredited registration center in Ibadan. The centre reference number: UTME2017/30020010
Powerful insight from Barr. Audu Bulama Bukarti on the African Democratic Congress (ADC)!
Clear, principled take on the party's direction and why it matters for Nigeria's future.
Watch this important message!
@Shaeikhweeder@_BMuhammad As Christian have a majority in jos like was Muslims have a majority in kano and other northern part of the country, so we call the government to act immediately and immediately, since before those content to respread to our youths, 😡
Dear @PoliceNG
Police officers are in full uniform watching & protecting a man who is insulting Islam & entire Nigerian Muslims.
Such hateful speeches are dangerous to the peaceful coexistence of our dear nation. Nigeria is already overstretched with insecurity & cannot afford a full blown religious crisis instigated by the foreign agent in this video.
Nigerians demand the immediate STOP & repatriation of this man back to his country for the sake of our peaceful coexistence.
God bless our dear nation 🇳🇬
Dear @MTNNG
I would like to report that for over a week now, we have been experiencing poor network connectivity in Tarauni Local Government Area and some other parts of Kano State.
Kindly investigate this issue and take the necessary steps to resolve it ASAP.
Thank you for your attention to this matter.
Happening in Nigeria, @PoliceNG vehicle passing through the US-Israel flag.
Nigeria🇳🇬 Stand With Iran🇮🇷, Palestine and all freedom fighters.
We say not to Epstein Terrorists🇮🇱🚮
In Islam, we bring children into the world through a pure and legitimate marriage, but you are someone who cannot even point out who your father truly is.
A Muslim woman, Harira, who was 8 months pregnant, was Brutally slaughtered alongside her 4 young children by IPOB Christians terrorists in Nigeria. To this day, no justice has been served. Let us not forget to include the perpetrators in our prayers, especially during this blessed month of Ramadan. We pray that Allah brings accountability to those responsible and to anyone supporting terrorism in Nigeria.