Everywhere is silent while bandits massacre 23 farmers in Sauna/Ruwan Gora community, Talata Mafara Local Government Area of Zamfara State. More than 50 people have been hospitalized, the majority of them women and children.
This attack happened in a village near the hometown of Nigeria’s Minister of State for Defence, Bello Matawalle. The Northwest is gradually becoming a graveyard, yet the suffering of its people continues to receive little attention.
The type of conversation and quality of conversation on Arewa Twitter is really disappointing.
Even on the bad topics, the conversation is bad. From glorifying infidelity to supporting political hooliganism to defending bad politics. It’s very hard to engage and learn.
@abbkar_ai@davido Ku Mai yasa naku jaruman daga arewar Basu yin kishin yankin nasu, wanan maganar taka na nuna irin tsabar rashin sanin kishin Kai dana yankin da ka fito.
Da farko, duk wanda yake da kishin Najeriya ba zai yi shiru kan matsalar rashin tsaro da ke addabar ƙasa ba, kuma ba zai hana wasu bayyana damuwarsu a kai ba. Rashin tausayi da fifita son rai ko zama karen en siyasa , da fifita son rai fiye da muradun al’umma ba abin alfahari ba ne. Ka kasance mai kishin ƙasarka, ka daina fifita siyasa a kan gaskiya, sannan ka ji tsoron Allah a cikin duk abin da kake yi @kahuturarara
Lost £22 million partnership with Adidas for speaking against China's act of Brutality on the people of Uighar.
Lost his place from Germany's National team for appreciating Erdogan.
Lost his place from Club as he initiated MUSLIM LIVES MATTER AS WELL and criticised club for not backing him on for his stance on Uighar as they are human too.
Mesut Ozil is more than just a footballer. RESPECT.