Salam everyone! I just published my book “The Power of Dua”, a guide on making heartfelt supplications, featuring Qur’anic and Prophetic duas, topics like what blocks acceptance, and advice from the righteous. Send a DM to get your copy.
Surat al-Ahzab.
Wato a wannan Surah zaka ga yadda Allah yake kaunar Annabin sa zallar so da kauna. Sahabbai suna shiga gidan Annabi har su jira a gama abinci suci, Allah akan haka ya saukar da ayar…
Akan wannan Allah ya umarce su da su daina zama jiran cin abinci sannan suna ci su fita saboda Annabi baya jin dadi a ranshi da wannan halayyar amma yana jin kunyar su Shi kuma Allah baya jin kunyar fadin gaskia. Sannan daga karshe Allah yayi warning mai kyau akan haramcin auren.
أَزْوَٰجَهُۥ مِنۢ بَعْدِهِۦٓ أَبَدًا ۚ إِنَّ ذَٰلِكُمْ كَانَ عِندَ ٱللَّهِ عَظِيمًا.
Amma saboda tsabar kunya da kara irin ta Annabi صلى الله عليه وسلم bai iya ya musu magana akan su daina shiga ba
The application portal for the King Abdullah University of Science and Technology (KAUST) Scholarships in Saudi Arabia 🇸🇦 is open.
Application Deadline: 1st October, 2023.
Benefits: Tuition, Accommodation, Housing, Tickets and Allowances.
Start date: Jan 2024
Apply and share with others.
The link in the comment 👇
Your inability to wake up for Tahajjud is just a matter of priorities. When you have a flight to catch, do you wake up? When you have an interview, do you plan for it? Why don't you then plan for the Tahajjud?