Na rantse da girman ubangijin dake busamin numfashi ko shakka banayi akan shuwaga bannin mu wallahi wallahi se hutar Allah tacisu 😭😭 wallahi sai kun dandana azabar uban giji ya za ai tsabagen an raina mana hankali an maidamu dabbobi ace wasu wawaye wanda jahailai wanda ko karatu basuyi ba ace an gagara kawo karshen wannan matsiyatan Allah ya isarmu 👏
They really want muslims and christians to hate each other. Wake up, dont fall for their deception. We should all live together peacefully #innshaallah