Da farko, duk wanda yake da kishin Najeriya ba zai yi shiru kan matsalar rashin tsaro da ke addabar ƙasa ba, kuma ba zai hana wasu bayyana damuwarsu a kai ba. Rashin tausayi da fifita son rai ko zama karen en siyasa , da fifita son rai fiye da muradun al’umma ba abin alfahari ba ne. Ka kasance mai kishin ƙasarka, ka daina fifita siyasa a kan gaskiya, sannan ka ji tsoron Allah a cikin duk abin da kake yi @kahuturarara
I have been declared the winner of the All Progressives Congress [APC] Gubernatorial Primary Election by the Returning Officer. I secured 166,357 votes to defeat my closest rival, who polled 4,110 votes.
The contest is now over. The time has come for unity and collective action toward the continued development of our state.
I appreciate the leadership of our party at all levels for their support and confidence in our administration, as well as the people of Taraba for their continued trust and cooperation.
I reaffirm my commitment to providing leadership anchored on fairness, humility, and dedication to the welfare and progress of Taraba State.
#MovingForward