You will die, but Islam will continue to rise. May Allah protect Islam, strengthen the Ummah, and guide our hearts to stand firm upon the truth. Ameen 🤲🏾
“Nigerians we all have to come out in Mass and use our Platforms and voices to Call out Nigerian Government, Nigerians for the next 30 Days we all have to speak out Continuously about the unbearable cost of living in Nigeria” - NYSC Corper Raye calls out all Nigerian youths
Assalamu Alaikum warahmatullah.
Ƴan'uwa ku sanya Malam Ahmad Tijjani Yusuf Gurumtum acikin Addu'o'inku!
Yau kusan sati kenan malam bayida lafiya, wannan nema dalilin da yasa ba'ayi karatu ba ranar Litinin, kuma yauma bisa dukkan alamu zayyi wahala ayi karatu saboda yanayin jikin.
Allah ya bawa malam lafiya, yasa kaffara ne.
✍️ Muhammad Sagir Ibrahim
السَّلاَمُ عَلَيْكُمْ وَرَحْمَةُ اللهِ وَبَرَكَاتُهُ.
عيدكم مبارك وكل عام وانتم بخير
تقبل الله منا ومنكم صالح الأعمال
*Taqabbalallahu Minna wa Minkum.*
).
*"Eid Mubarak"*
Ibrahim Usman Garba❤️❤️