We sell quality bedsheets ,luxury,soft ,durable, and beautiful designed to give your bedroom that classy look. Send DM to order or make inquiries @ 08161193976
We demand a thorough, transparent, and impartial investigation into the tragic incident that resulted in the death of NIHAL, a student of St. Louis Secondary School, Bompai, Kano. The public deserves to know the truth and that justice is served.
@Kyusufabba@babarh_@Minikothe3rd
We demand a thorough, transparent, and impartial investigation into the tragic incident that resulted in the death of NIHAL, a student of St. Louis Secondary School, Bompai, Kano. The public deserves to know the truth and that justice is served.
@Kyusufabba@babarh_@Minikothe3rd
All this beautiful , classy bedsheets are available just send a Dm
6by7 king size
Normal bedsheet with 2 pillowcases 7k
Bedsheet with 2 foam pillowcases 8k
Da aka tambayi tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ko zai rubuta littafin gwagwarmayar da yayi a rayuwa, sai yace shi kam ba zai rubuta littafi ba, saboda idan zai rubuta akwai mutanan da dole sai ya zazzagesu yayi musu tatas, yace amma ya su waɗannan mutanen sun yi 'ya 'ya da jikoki, ai bai kamata a gare ni ba na zage su a gaban 'ya 'ya da jikokinsu ba. Wannan magana ce mai tsada kwarai da gaske da marigayi Buhari yayi.
Kamar yadda a sakonsa ya bayyana, Imamu AhlisSunnah Wal Jama'ah Sheikh Abdulwahhab Abdullah yaja hankalin mutane kan rashin kyautawa da kuma sakin baki akan Sheikh Dahiru Usman Bauchi. Malam yace "mutum yana da 'ya 'ya da jikoki da mabiya masu yawa" ta yaya zaka fito ka zage shi, alhali su waɗannan 'ya 'ya da jikoki da mabiyan nasa kana son su shiriya su fahimci manhajin da kake kai? Yace sakin bakin kansa Sam bai dace ba, kuma abu ne da ba zamu lamunta ba.
Malam yace ko babu komai, lokacin da aka kashe Sheikh Jaafar Mahmud Adam a shekarar 2007. Sheikh Dahiru Usman Bauchi yazo takanas tun daga Bauchi har Kano domin yayi ta'aziyarsa, kuma ya ambaci kyawawan kalamai game da Sheikh Jaafar, yace rasuwarsa a cikin Sallah kuma ranar Juma'ah yana karanta Alqurani babban al'amari ne da kowane Musulmi zai yi fatan ganin ya samu irin wannan cikawa.
Haka nan, Marigayi Khalifa Isiyaka Rabiu shima da kansa yazo har Masallacin Almuntada na Dorayi domin mika ta'aziyar rayuwar Sheikh Jaafar (duk da cewar a lokacin da Khalifa yazo yin ta'aziyar wasu 'yan zafin kai sun kore shi sun ce ba zai shiga Masallacin Almuntada ba, ba tare da sun yi la'akari da shekarunsa da matsayinsa ba) daga bisani Sheikh Abdulwahab ya sake dawo da shi yazo yayi ta'aziyarsa, kuma ya dawo ba tare da yaji zafin abinda aka yi masa na tare masa hanya da hana shi shiga Almuntada ba. Yayi yabo da kyawawan kalamai ga Sheikh Jaafar a lokacin.
Da yawan matasan da suke zafin kai a yanzu duk basu San anyi haka ba. Gaskiyar magana, domin wasu daga cikin 'yan dariku sun yi murna da mutuwar wani Malami na Sunnah, bai kamata muma mu ce zamu rama ta irin sigarsu ba. Ita dai mutuwar nan, ita ce karshen al'amarinmu baki daya, yadda na farko suka tafi haka kowa zai tafi, babu kuma wanda ya San yaya karshen al'amarinsa zai kasance, don haka duk wanda yayi dariya ko murna Dan wani ya rasu, ai ba zai iya hana kansa mutuwa ba.
Mu AhlisSunnah ba irin 'yan Bidiah bane da muke ramuwar gayya akan irin abinda akai yiwa Malamanmu da suka rasu. Ba shakka akwai zafi da ciwo kaga ana zagin Malaminka bayan rasuwarsa, to bai kamata muma mu kamanta irin abinda akai mana ba. Duk kuwa da cewar muna ganin tsantsar rashin adalci da son zuciya a tattare da wasu mutane na kawar da kai akan duk wani abu da zai shafi AhlisSunnah tare kuma da kambama duk wani abu da aka yiwa wani Malamin darika da ya rasu.
Galibi yara ne da basu kai suyi magana a sauraresu ba, sune suke nuna fushi da zafin kai marar kan-gado, amma sai kaga an yiwa magamganun yaran kambaman zulake, alhali kuwa ga manya manyan Malaman Sunnah da suka yi shuhura duk sun nuna alhini da jimami na mutuwar Sheikh Dahiru Bauchi, amma ba a kalle su ba sai a dinga kallon yaran da basu gama fahimtar addinin ba.
A hakikanin gaskiya bama tare da abinda ire irensu Baffa Hotoro suke yi, wanda ya wuce gona da iri. Ita mutuwa ta kori komai. Na San da yawan mutanenmu suna jin zafin irin maganganu na wani saurayin Malami a jihar Bauchi Abul Fatahi da yayi akan Sheikh Dr. Idria Abdulaziz Dutsen-Tanshi Allah ya jikansa, shi yasa suma suke ganin ya kamata su huce haushi, amma dai su sani hakan bai dace ba, ya kamata mu nuna insaniyya da tausayi ga wanda ya mutu domin shi alkiyama ta tsaya a gare shi. Babu abinda yake nema sai adduah da fatan dacewa. Allah yasa mu dace Amin.
Yasir Ramadan Gwale
30.11.2025
Today After jummah prayer at Central Mosque, I had the privilege of paying a homage visit to a man whose legacy continues to shape our nation, Engr. Dr. Rabiu Musa Kwankwaso.
A visionary leader, a seasoned engineer, and a champion of education and youth empowerment, Kwankwaso’s impact on Kano and Nigeria at large is undeniable. His humility and wisdom remain a source of inspiration for all who seek to serve with integrity.
May Allah continue to bless him and guide us all toward meaningful service.
I’m so honored to share that I’ve been nominated for the 2025 Future Awards Africa Prize for Journalism! 🙏❤️
Journalism is all about creating impact through storytelling, and being recognized among those who strive to do this best is truly humbling.
This is Abubakar Dalhatu Zurmi, Ph.D., the current but soon-to-retire Comptroller of the Nigeria Customs Service in charge of Kano and Jigawa Area Command.
He goes to the office by 8am and closes at 8pm.
He does not use official vehicles after office hours.
A few months ago, when I was representing Kano markerters before the Nigeria Senate in the massive extortion case by officers of the NCS, this man was just posted to kano, he inherited the case, but would comfortably drive his decades old Peugeot 406 to Abuja and back, alone, while I fly.
If you go to the state headquarters of the NCS today, chances are higher that you will find him seated openly in the premises under a shade, attending to people. When I asked why he chose to sit more frequently outside than in the office, he said: “Hikima, as a Comptroller of NCS, I am supposedly a big man. If I sit more in the office, all the people trouping here will find the bureaucracies more cumbersome. Also, as a newly posted leader, I will be losing out on many of the activities going on outside.”
He may not be liked by corner-cutters and money launderers, but believe me, his intervention was what stopped the outrageous extortionist regime of NCS officers.
I recall one day I visited his office immediately after somebody had offered him a bribe of millions, which he rejected outright, and the man was still inside the office being rebuked by the Comptroller when I entered. He asked me to lend my voice.
Before his posting to Kano/Jigawa, many transporters had their companies shut down because of outrageous extortion by Customs along Alaba and from the southern states to the northern axis. Every truck carrying goods spent not less than ₦500,000 before it could reach Kano. Each illegal checkpoint took at least ₦50,000, and there were more than ten of such points. Traders and transporters were bleeding, and many businesses collapsed. When this man came, he intervened, admitted wrongs where necessary, and directed that only legal goods must move. But when they do, transporters must not be extorted. Today, lawful goods move, and genuine businessmen are smiling again. One of them told me he makes over ₦20 million a month.
A lawyer friend who deals with NCS a lot told me, “there is a new sheriff in town.” He responds to mails within 24 hours.
His work ethics is unlike any one we know. One of his management team members told me his fiancée is about to disown him as he no longer has time for long phone calls. He is so engaged that he no longer has time for long calls in the day and is always too exhausted to speak with her during the night.
On revenue, he has blocked leakages so well that what was previously collected in one whole year is now realized in just one quarter. This is a blessing to government as well as to the people.
He is a huge inspiration. He started Customs work from the very background as a watchman. He joined with only O-Levels, worked through all the ranks, improved himself until he bagged a Ph.D. Today, he is a Ph.D. Comptroller, a respected officer whose life reflects dedication, discipline, and self-improvement.
So many people I know have spoken so well of him. Dr. Zurmi, I can vouch, is a good man. You can all testify that he is the first uniformed man I have spoken this way about because, I have seen, heard and touched his kindness, uprightness and professionalism.
Zurmi may be retiring soon, but he is certainly not tired. He hiked up to the 10th floor of the NCS new headquarters faster than I could.
He is a leader the kind of which Nigeria and Nigerians need.
Let’s wish him Allah’s blessings, please.
- Abba Hikma
As the Nigeria Customs Service Examination draws to a close for the three Cadres (Superintendent, Inspectorate, and Assistant), what can be expected next is the 2nd shortlist, which comprises physical screening and documents evaluation. The physical screening will
This evening, H.E. Atiku Abubakar paid a condolence visit to Sheikh Dr Ibrahim Saleh Al-Hussaini the head of the Supreme Council for Fatwa and Islamic Affairs in Nigeria regarding the death of his son, late Alh. Jafar, who recently passed away in Morocco.
He prayed for the deceased for Allah to grant him Jannah.