Matashiyar nan 'yar Jihar Gomba a arewa maso gabashin Nijeriya, Maryam Ibrahim Dan Azumi wacce ta lashe Musabaƙar Karatun Alƙur'ani ta Duniya ɓangaren mata da aka gudanar a Saudiyya inda ta wakilci Nijeriya, ta bayyana sirrin nasararta a wajen musabaƙar.
Maryam, wacce a yanzu haka take aji huɗu a jami'a ta kuma bayyana wa TRT Afrika Hausa irin horon da suke samu a gida wajen haddar Alƙu'ani. Shekaru biyu da suka wuce yayarta Hajara Ibrahim Dan Azumi ta lashe Musabaƙar Alƙur'ani a ƙasar Jordan inda ta wakilci Nijeriya.
Get a chance to win a Complimentary Umrah Ticket from hsharifain!*
Step 1 Retweet this post
Step 2: Visit https://t.co/5lXGUouVep and complete the form!
*Terms and conditions apply
'The secret of change is to focus all of your energy, not on fighting the old, but building on the new' - Socrates
Join our MD, Abubakar Suleiman, via Instagram Live today by 2:20 p.m as he rings the closing gong of the Nigerian Stock Exchange.
#Innovation#NSE#ClosingGong
What if you could invest now and get 100% RETURNS? With #Doubble, you can make simple investment that will give you the best returns so you can do everything you ever wanted on your to-do list.
Visit https://t.co/BmvnkgRntO start investing now.