Magana ta gaskiya kafin na saurari wannan bayani na Prof. Har a raina ina ganin laifin Prof. Amma wannan Bayanin nashi ya canza min tunani kuma na gamsu 100% ba son zuciya ne yasa Prof. ya ajiye shugabancin masallacin ATBU ba.
Kuma ina da yaƙinin duk wanda yake son gaskiya idan ya saurari wannan bayani shima zai gamsu.✍️
CRISTIANOOOOO
This is what he Does!!!!
Silencing doubters after the last week, not team player ffs!
Another World Cup, Another Goal 👊🏽⚽️🔥
#FIFAWORLDCUP | #CR7 | #FIFAWORLDCUP2026
Da farko, duk wanda yake da kishin Najeriya ba zai yi shiru kan matsalar rashin tsaro da ke addabar ƙasa ba, kuma ba zai hana wasu bayyana damuwarsu a kai ba. Rashin tausayi da fifita son rai ko zama karen en siyasa , da fifita son rai fiye da muradun al’umma ba abin alfahari ba ne. Ka kasance mai kishin ƙasarka, ka daina fifita siyasa a kan gaskiya, sannan ka ji tsoron Allah a cikin duk abin da kake yi @kahuturarara