I will not allow you to disrespect my father as my spouse. If I was to be in a position and my husband or wifeโs watching his/her people disrespecting my father without bringing them to order I will return your dowry and end the marriage.
@AmeerNaira Kuyimin gafara โ Bahaushe juya ne kawaiโ cikin wanna zamani wa zai yarda ayimasa abinda akeyiwa Hausawa cikin gidansu cikin kasarsu ta gado. In anyi magana sai su ce wai zaman lfy. Zaman lfy ya ci durin urwashi.
@Kristoff5889851@padawanS1P1K1N They used it as a tool to fight Hausa. We the Hausa are the most stupid tribe in the whole of Nigeria. Who will let this uncivilized people to rule overthrow them if not stupid Hausa people. This will never happen in Igbo land
Ni har batun masarauta na fida rai kawai. Na yarda Abba zai iya komai. Ne na hakura duk abinda akafada narai 20 ga Aprilu ba zai soratani ba ko ya sakani cikin damuwa ba.
Allah ya gyara kawai
Abba bai taba raka Kwankwaso airport ba tunda ya zama gwamna duk da irin wahalar da yayi masa.
Amma abin mamaki yaje yana raka shugaban jamiyyar APC na rantse da Allah sai Allah yayi hukunci chikin abinda ya faru.
Tabbas Kwankwaso mutum ne mai kara wasu zasu ce ba wani abu bane
Abba bai taba raka Kwankwaso airport ba tunda ya zama gwamna duk da irin wahalar da yayi masa.
Amma abin mamaki yaje yana raka shugaban jamiyyar APC na rantse da Allah sai Allah yayi hukunci chikin abinda ya faru.
Tabbas Kwankwaso mutum ne mai kara wasu zasu ce ba wani abu bane
Sarkin Kano Khalifa Muhammad Sanusi Ka Kara Rikewa Daga Nan Har Mahadi๐ฏ
Kai Kade Kake Sarki
Kai Kade Kake Dodo
Garin Kano Garin Kane
Kasar Kano Kasar Kace