Another JAMB CBT centre has reportedly sent back a UTME student because of her hijab!
The school in question is Peter Harvard Schools, Kubwa, Abuja.
In a country where both the president and vice president are all Muslims. This is not what we vote for. Repost until they see it.
KIRA NA GAGGAWA ZUWA GA GWAMNATI DA HUKUMA
Wannan mutumi dan jihar Gombe ne, ya tsallaka layin da ba'a tsallakawa, ya fito fili yayi zagi mai muni ga Manzon tsira Annabi Muhammad (SAW)
Mu masu bin doka ne, bama goyon bayan daukar doka a hannu, alhakkin Gwamnati ne da hukumomi su gaggauta nemansa domin ya fuskanci hukunci
Idan ba'a dauki matakin doka a kansa ba, to kar a ga laifin Musulmai idan sun zartar masa da hukunci
Rayukan mu da duk abinda muka mallaka fansa ne ga Manzon tsira Annabi Muhammad (SAW)