Pantami has finally echoed what I have been shouting here for years
The North needs to tell its story through its own media outlet
This how we woke up one day and the told us their is Christian Genocide in Nigeria and the world believed
May Allah reward Pantami abundantly
President Tinubu has written to the Senate, seeking confirmation of the appointment of Dr. Musa Babayo as Chairman of the Federal Road Maintenance Agency (FERMA).
SubhanAllah, you’ll only witness this in Saudi Arabia (specifically in Madinah).
They have a dedicated department responsible for reminding people about Salah, waking them up, and calling them to prayer.
May Allah سبحانه و تعالى preserve the land of Tawheed
Wani matashi a Nijeriya ya ce halin yunwa da tsanani da ake ciki a ƙasar ne ya saka shi fara dafa abinci da kansa da kuma kuɗinsa yana raba wa mutane.
Sulaiman Captain wanda ke wallafa bidiyoyinsa a Tiktok ya ce a yanzu haka masu hali daga cikin al’umma sukan ba shi kuɗaɗe don yin girki ya kai ƙauyuka da asibitoci, inda hakan ke sanya ɗumbin jama’a cikin farin ciki na raba su da yunwa.
@hamza_abdullah_@One_chancee wai ance NNPC tana bin bashin $6bn ne bayan kuma tayi declaring profit na $2bn kwanan nan. Shine mukace bari Statistician dinmu yayi mana bayani