Benin Highway, Abuja-Kaduna Expressway, Kwara-Kogi Road, and many other critical highways have become death traps for Nigerians. Yet, Lagos-Calabar and Badagry-Sokoto, roads connecting areas that are nowhere near as urgent, remain Tinubu’s priorities! #TinubuMustGo
Is the Presidency aware of the innocent people that were bombed in Kaduna ? I don’t think I’ve seen any statement from the presidency. 100+ lives lost should not be taken slightly fgs!
JIBWIS tayi Allah wadai ta kisan gungun musulmai a kaduna
Kungiyar wa’azin musulunci ta Izala tayi Allah wadai da kisan kiyashi na harin wani jirgin sama da aka yiwa al’ummar musulmai a jahar kaduna yayin da suke gudanar da wani taro.
Shugaban kungiyar Sheikh Dr. Abdullahi Bala Lau, yayi kira ga gwamnantin tarayya da tayi bincike na gaskiya Akan hakikanin abun da ya faru, kuma ta hukunta masu hannu a cikin wannan lamari.
Lamarin de ya faru ne a kauyen Tudun Biri da ke gundumar Afaka a lardin Rigasa a karamar hukumar Igabi, inda aka yi kuskuren kashe musulman da suke gudanar da wani taro tare da jikkata wasu da dama biyo bayan wani hari da jirgin yaki mara matuki na soja ya kai don farautan ‘yan ta’ada.
Sheikh Bala Lau yayi jimami kwarai, ganin yadda daruruwan mutane suka rasa ransu a wannan lamari. A karshe yayi addu’ar Allah ya Jikan musulmai muminai, ya baiwa wadanda suka ji rauni lafiya, ya kuma kiyaye faruwar haka a gaba.
JIBWIS NIGERIA
Around 150 innocent civilians, including women, children, & others, were bombed to death by our own army of the Federal Government in Kaduna today. Our heartfelt condolences to their families. Those behind it are to be brought to justice, as injustice anywhere is a threat to justice.
Video: @realFFK
Interesting video!
We just received a video of Fatima Yusuf of Brilliant Footsteps International Academy Sokoto, rendering a poem in school. May the Almighty continue to bless and guide children all over the world.
Enjoy listening, please!
#POEMS#poetry
Your Excellency @GovernorInuwa, may the Almighty Allah guide you to implement policies and initiatives that are beneficial to our people, in the State.
Leadership is a burden. We will continue to advise & pray for you for Allah's guidance for the benefit of our people.