Allah kai riko da hannun baban governor jahar kano .allah kabashi ikon adalci acikin aikinsa shugaban kasa ma allah kai riko da hannunsa da sauran masu madafun iko bakiday wanan
Alhmdllh Allah kakawomu goman kashe aramadana musani cewa goman karshe bafa taragobace tamasu neman amincice awajan Allah subahana hu wata ala Allah kasa muna daga cikin Wanda zasu dace da lelatul kadari Allah yasa mudace ameen 🙏🙏🙏