Babu macen da maza ke amfani da ita su wurgar da ita kamar wacce take da kyau amma babu ƙwaƙwalwa.
Babu hankali, babu daraja, babu wata halayya mai kyau.
Kyau ba tare da hankali ba hatsari ne, kuma abin takaici, gabobin jikinta ne ke biyan duka bashin.
Ko dan karamin yaro kanyi ball da akwatin kayan da babu komai ciki babu shi.
Kyawawan jikin mace kadai ba su zama hujjar da za sa a daura aure ko ayi cikakkiyar huldar ba, su ƙari kawai suke, ba su ne ginshikan ba.
Idan kana tunanin gina dogon zango da abokin rayuwa, ba wai don sha'awa kawai ba, kana buƙatar fiye da kyau a gurin mace.
Ka nemi mace mai amfani da hankalinta, wacce ta horar da halayenta, mai azali a kan ingantattun dabi'u, mai nuna kamala ta mace, mai girmama jagorancin namiji, wacce ke fitar da kanta kunya, kuma ba ta tsammanin cewa kasancewarta wacce zata ja hankali yana nufin ta zama mai ilimi ko nasara.
Yawancin abin da ke kasuwar soyayya a yau kawai kyakkyawan shashanci ne.
Ba za ka iya yin zance mai ma'ana da su ba; ba su da alkibla kuma ba za su iya bayar da abin da ba su da shi ba.
Amma macen da ta yi aiki a kan kanta ta fuskar tunani, zuciya, ruhi, da kuɗi, ita ce ginshiki mai karfi.
Ba za ta saukar da ka'idodinta saboda wani yaro ba, amma za ta ba da komanta ga wani namiji da ya cancanci girmamawarta da amincinta.
Ka zabi mace mai daraja sama da waccan.
Ka bar wadannan matan da ba su da abin hannunsu wadanda ke da matsalolin gado da mummunan halin su kadai.
Ka nemo mace wacce take daidai da kai ko kuma wacce za ta kalubalanci cigabanka.
Ka daina tsoron matan da ke da matsayi da daraja, ba wai kana neman baiwa ba ne, kana neman abokin rayuwa ne.
Dalilin da ya sa kake ci gaba da zawarcin marasa tabbas da matan da ke bukatar taimako a kowane lokaci shi ne saboda ba ka tab girma gwargwadon yadda za ka tsaya kusa da mace mai karfin iko ba.
Ka gyara hakan.
Mata zasu rushe ka idan baka fahimce su ba.
After making the complaint public yesterday, having personally witnessed the egregious violation of the rights of two young Nigerians including Bayero University Kano (BUK) student Maryam Isah Shehu, the @officialEFCC has now terminated the charges against them.
Unfortunately, the Federal High Court judge who sat yesterday and remanded them in Kuje and Suleja prisons respectively has not sat all day today, so their release is still being delayed.
We are glad that wisdom finally prevailed at the @officialEFCC
We must also thank Deji Adeyanju, @adeyanjudeji who, despite being on vacation in Paris, weighed in heavily; human rights attorneys @Abbahikima and Hamza N Dantani; and all the lawyers on the ground, particularly Chimela, Esq who have not rested all day, working tirelessly on the necessary paperwork to secure their freedom.
I was also informed that the leadership of the National Association of Nigerian Students (@NANSNIG was at the Federal High Court today to lend its support and help secure Maryam’s freedom. Their solidarity is greatly appreciated.
We sincerely hope that Justice Joyce Abdulmalik will still show up and sit, even briefly, today so that Maryam can regain her freedom and commence her final examinations tomorrow.
If that does not happen in time, we urge the authorities of Bayero University Kano @BUK_Nigeria to take special notice of the extraordinary circumstances surrounding her detention and ensure that she is given the opportunity to rewrite any examinations she misses as a direct consequence of her detention.
An injustice against one is an injustice against all.
No one shall be left behind!
Reports from Zamfara indicate that troops of the Nigerian Army’s COAS Intervention Battalion 3 under 8 Division, alongside personnel of the Mobile Police Force and the Air Component of Joint Task Force are currently engaged in a fierce encounter with a large group of armed bandits along the Zamfara–Kebbi border.
The bandits, reportedly numbering around 240, are said to have emerged from the Sangeko Gap in Zamfara State before advancing towards Makuku town in Kebbi State.
Kudos to our brave troops for their courage, commitment and continued efforts to protect our communities. 🇳🇬 🫡
Since the conversation surrounding my participation in the 2022 House of Representatives primary election has resurfaced, though I am not yet ready to reveal, in detail, everything that transpired during that process, but I feel it is important to say this unequivocally that it is simply not true that I got 16 votes. The reality is that there was no credible primary election in the first place.
If there had been, I am very confident I would have been the winner. There is verifiable evidence of how the process was rigged, including videos and other materials that support my claim. Therefore, any figures being circulated by Davido, his supporters or anyone else from that purported exercise are misleading and do not reflect a transparent, legitimate or credible primary election.
The full story will be told at the appropriate time.
We belong to Allah and to Him is our return!
Just read about the passing of Samira Isa Modibbo, (@Samira_Modibbo).
May Allah overlook her shortcomings and admit her into Jannah.
Yan Bidi’a sun yanke Karatun Shiekh Aminu Daurawa akan Auren Mutu’a kamar yadda suka saba sharri.
Saurara Raddin Shiekh Daurawa akan Mas’alar, Malam ya tabbatar da Auren Mutu’a Haramun ne…!!